Labarai

Labarai

An yi garkuwa da ɗan uwan ​​Bishop Kukah da wasu 6 a Kaduna

Har ya zuwa lokacin da ake zantawa da wakilinmu, babu wata tuntuɓa da masu garkuwar suka yi dangane da neman kuɗin fansa.

Majalisar wakilai na shirin ƙwace rajistar jam’iyyu daga hannun INEC

Ƙudirin na son a kafa hukumar da za ta kula da rajistar jam’iyyu da kuma al’amuransu.

Sojoji sun hallaka mai haɗa wa Boko Haram bam a Sambisa

Sojojin samun wannan nasara ne bayan samun bayanan sirri.

’Yan bindiga: Har yanzu Janar Tsiga na tsare bayan kwanaki 29

An yi garkuwa da Tsiga, wanda tsohon Darakta-Janar na Hukumar Yi Wa ƙasa hidima (NYSC) ne tare da wasu mazauna garin su tara,

An kama ’yan Pakistan biyu da laifin yin garkuwa a Legas

Waɗanda ake zargin tare da wasu mutum biyar ne, sun kama wani ɗan ƙasar Pakistan mai shekara 48 ɗan asalin Jihar Kano ta hanyar tayin aikin bogi