Labarai

Labarai

Boko Haram ta kashe manoma da masu sana’ar itace 18 a Borno

Ana ci gaba da bincike domin gano inda sauran mutane suke, yayin da ake fargabar wasu na hannun ‘yan ta’addan.

Cikin ɗalibai 10 na jami’o’in Najeriya 6 suna harkar damfara ta yanar gizo — EFCC

EFCC ta tabbatar da yadda ɗalibai suka dulmiya a cikin irin waɗannan laifuka na damfara ta yanar gizo.

Za a fara jigilar maniyyatan Najeriya daga ranar 3 ga Mayu — NAHCON

Jirgi na farko Kamfanin Flynas zai tashi daga Filin Jirgin Sama na Gateway da ke Abeokuta, babban birnin Jihar Ogun.

’Yan bindiga sun mamaye wani ƙauye a Zamfara bayan janyewar jami’an tsaro

Haka kawai muka ji an ce sojoji suna kwashe kayansu suna tafiya da daddare.

Saudiyya ta ba ɗaliban Najeriya 50 guraben karatu a fannin man fetur da ma’adinai

Jakada Al-Balawi ya bayyana cewa shirin ya haɗa da kuɗin makaranta, tikitin tafiya, masauki da kuma alawus na wata-wata ga ɗaliban Najeriya