Labarai

Labarai

Hukumar Zaɓen Neja ta sanar da ranar zaɓen ƙananan hukumomoni

Za a fara gangamin yaƙin neman zaɓen daga ranar 27 ga watan Mayu har zuwa ranar 31 ga Oktoba, 2025.

Tsarin Sufuri: Gwamnatin Kano da kamfanin Stata sun ƙulla yarjejeniya

Kamfanin ya shirya samar da tashoshin CNG guda shida a Kano.

Gwamnatin Ogun ta rufe kamfanoni saboda mutuwar ma’aikata

An rufe kamfanonin sakamakon haɗurran da ake samu a masana’antun da suka yi sanadin asarar rayuka.

Sheikh Sa’idu Hassan Jingir ya rasu

Ana sa ran gudanar da jana’izarsa da misalin ƙarfe biyu 2:00 na rana a Masallacin Santa, Unguwar Rimi cikin birnin Jos.

An sako ɗaliban jami’ar da aka yi garkuwa da su a Binuwai

Daliban sun lubauta ne bayan shafe kwanaki takwas a hannun ’yan ta’addan.