Labarai

Labarai

A yi adalci a binciken mutuwar dan kwallon Nijeriya a Uganda —Gwamnatin Sakkwato

Gwamnatin Sakkwato ta nemi a yi adalci a binciken da ake yi kan silar rasuwar ɗan ƙwallon ƙafan nan ɗan asalin jihar, Abubakar Lawal, wanda ya rasu a

Hukumar Sibil Difens za ta ɗauki sabbin jami’ai

Shugaban ƙasa ya sahale wa hukumar ta Sibil Difens ta ɗauki sabbin jami’ai

An yanke wa masu fyaɗe 3 hukuncin dandanƙewa da rataya a Kaduna

Kotu ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin ratayewa da kuma dandaƙewa kan laifin aikata fyaɗe a Jihar Kaduna.

An kama korarren jami’in tsaro da ke sayar wa ’yan ta’adda makamai

’Yan sanda sun ƙwato wasu sabbin manyan bindigogi biyu ƙirar CZ Scorpion EVO 3 A1 a hannun wanda ake zargin.

Mutum 2 sun rasu, 6 sun jikkata yayin da gini ya rufta a Legas

Hukumomi na bincike domin gano musababbin ruftawar ginin.