Majalisar Kano ta yi wa dokar hukumar tace fina-finai gyaran fuska
Ɗaya daga cikin sabbi gyaran da aka yi mata shi ne na wajabta wa masu wuraren bukukuwa da taruka yin rajista da hukumar.
Labarai
Ɗaya daga cikin sabbi gyaran da aka yi mata shi ne na wajabta wa masu wuraren bukukuwa da taruka yin rajista da hukumar.
Kishiyar ta amsa cewar ita ta shaƙe Hajara har lahira.
’Yan sun tabbatar wa jama’a cewa za su ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ayyukan laifi a jihar.
Mutanenmu da dama sun saro kaya a kwanan nan, amma yanzu duk sun ƙone.
Aƙalla fasinjoji 16 suka ƙone ƙurmus, yayin da wasu uku suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku ranar Talata a Jihar Ogun. Aminiya ta ruwaito cew