Labarai

Labarai

Rage Albashi: Abba ya dakatar da muƙaddashin shugaban ma’aikatan Kano

Gwamnan duk wanda aka samu da hannu a zaftare albashin ma’aikatan zai fuskanci fushin doka.

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa

Harin wanda ya fara daga misalin ƙarfe 7:30 na yammacin ranar Talata, 25 ga watan Fabrairu, kuma ya ɓarnata dukiyoyi a tsakiyar daren.

Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki

Malaman sun tsunduma yajin aikin ne domin ganin gwamnatin jihar ta biya musu buƙatunsu.

Kotu ta yanke wa matashi ɗaurin wata 6 kan satar kaza

“Bayan ya amsa laifinsa a gaban Alƙali ​​O.F. Adeduntan, an same shi da laifin kuma  kotun ta yanke masa hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari.”

Zulum ya rage adadin tallafin rabon abinci da kashi 90 a Borno

Wannan dabarar ba kawai za ta inganta dogaro da kai ba ce har ma da rage kashe kuɗaɗen gwamnati,”