Labarai

Labarai

Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kano ta raba kayan tallafi

Gwamnatin ta ce za ta ci gaba da aiki da sauran hukumomi domin daƙile iftila’in ambaliyar ruwa a jihar.

Sibil Difens ta cafke mutum 17 kan aikata sata a Yobe

Kwamandan ya ce za a gurfanar da su a gaban kotu da zarar sun kammala bincike.

Dalilan ƙara kuɗin Jami’ar Gombe — Gwamna Inuwa

Gwamnan ya ce ƙarin ya zama dole ne domin bai wa jami’ar damar samar da da ingantattun abubuwa.

Sanata Katung ya bayyana damuwa kan ƙaruwar ta’addanci a kudancin Kaduna

Sanatan ta ce za su ci gaba da zaƙulo masu rura wutar ayyukan ta’addanci a yankin.

Zaɓen ƙananan hukumomin Osun na nan daram – Gwamna Adeleke

Gwamnan ya ce mutanen jihar a shirye suke tsaf kuma babu gudu babu ja da baya kan gudanar da zaɓen.