Labarai

Labarai

Gwamnatin Filato ta dakatar da haƙar ma’adinai saboda matsalar tsaro

Gwamnan ya ce sun ɗauki matakin saboda matsalolin tsaro da suka dabaibaye harkar haƙar ma’adanai.

Karyewar Farashi: Ba mu shigo da kayan abinci daga waje ba — Minista

‘Yan Najeriya dai na fatan farashin kayan abincin ya ci gaba da sauka ta yadda za a samu sauƙi.

Kotu ta ƙwace Kuɗaɗe da kadarori na Emefiele

Mai shari’a Bogoro ya bayyana cewa, duk waɗannan kadarori da kuɗaɗe ne na wasu ayyuka da suka saɓawa ƙa’ida,

’Yan sanda sun daƙile satar mutane, sun kama wasu 3 a Borno

Jami’an tsaro sun bi bayan ‘yan bindigar, inda suka cafke wasu uku daga cikinsu.

An tara Naira 16 a taron ƙaddamar da littafin IBB

Taron ƙaddamar da littafin, mai suna ‘A Journey in Service’, wanda aka gudanar a Abuja ya tara manyan baƙi daga ciki da wajen Najeriya.