Gwamnatin Filato ta dakatar da haƙar ma’adinai saboda matsalar tsaro
Gwamnan ya ce sun ɗauki matakin saboda matsalolin tsaro da suka dabaibaye harkar haƙar ma’adanai.
Labarai
Gwamnan ya ce sun ɗauki matakin saboda matsalolin tsaro da suka dabaibaye harkar haƙar ma’adanai.
‘Yan Najeriya dai na fatan farashin kayan abincin ya ci gaba da sauka ta yadda za a samu sauƙi.
Mai shari’a Bogoro ya bayyana cewa, duk waɗannan kadarori da kuɗaɗe ne na wasu ayyuka da suka saɓawa ƙa’ida,
Jami’an tsaro sun bi bayan ‘yan bindigar, inda suka cafke wasu uku daga cikinsu.
Taron ƙaddamar da littafin, mai suna ‘A Journey in Service’, wanda aka gudanar a Abuja ya tara manyan baƙi daga ciki da wajen Najeriya.