Labarai

Labarai

Harin ’Yan bindiga: Mun yi asarar shanu sama da miliyan 4 – Miyetti Allah

Barayin shanu na yawan kai wa Fulani makiyaya hari, lamarin da ke haddasa asarar rayuka da dukiyoyi.

’Yan bindiga sun kashe mutum 12, sun sace wasu a Zariya

Wanda ya kai kuɗin fansa ya bayyana yadda ya sha wahala kafin sako mahaifinsa.

An haramta wa manyan tireloli aiki a Najeriya

Gwmanatin Tarayya ta haramta wa tireloli masu ɗaukar man fetur lita 60,000 aiki a Najeriya

Hisbah ta rufe gidajen rawa a Katsina

Hukumar ta umarci ɗaukacin masu gidajen rawa da ke gudanar da harkokinsu a cikin dare a faɗin jihar da su rufe

Jami’an tsaron al’umma 6 sun mutu a artabu da ’yan bindiga a Sakkwato

An kashe su bayan sun kai ɗauki a wani ƙauye da ’yan ta’adda suka kai wa hari a Ƙaramar Hukumar Sabon Birni