Labarai

Labarai

Real Madrid ta fitar da Man City a Gasar Zakarun Turai

Mbappe ya yi wa Manchester City kaca-kaca ta hanyar zura mata ƙwallaye uku rigis a raga.

Gobara ta ƙone gidaje, dabobbi da kayan abinci a Kano

Gobarar ta tashi ne sakamakon wutar dafa abinci da aka bari ba tare da an kashe ba.

Gwamnatin Gombe ta horar da makiyaya kan sabbin hanyoyin kiwo

Gwamnatin ta ce ta shirya horon ne duba da yadda buƙatar awaki ke ƙaruwa a duniya.

Mutum 11 sun kuɓuta daga hannun Boko Haram a Borno

Mayaƙan sun gindaya sharaɗin sako ragowar mutanen uku da ke hannunsu.

Majalisar Edo ta tanadi hukuncin kisa kan masu garkuwa da mutane

A baya dai hukuncin ɗaurin rai da rai aka tanada ga duk wanda aka tabbatar wa laifin garkuwa da mutane a Edo.