Labarai

Labarai

Majalisa ta tsayar da ranar sauraron ra’ayin jama’a kan ƙudirin Dokar Haraji

Ƙudirin kafa dokokin haraji guda huɗu da Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar sun tsallake karatu na biyu.

Gubar harsashi ta jikkata mutane dama a Zamfara

Hotuna da wakilinmu na naɗa sun hasko mutane da dama sun ƙone a ƙafafu da cinya har zuwa mazaunai.

Hajji 2025: Kamfanin Saudiyya zai maka Najeriya a Kotun Duniya

Kamfanin Mashariq Al Dhahabiah Al Mutawazi na kasar Saudiyya ya ba wa Hukumar NAHCON wa’adin kwana 20 ya cika alkawarin yarjejeniyar kwangilar d

Gobara ta yi ajalin uwa da ’ya’yanta a Ondo

Tun tsakar dare gobarar ta tashi amma ana ji ana gani ta rutsa da mutanen uku saboda babu wata hanya da za a iya ceto rayuwarsu.

Mutum biyu sun shiga hannu kan yi wa ’yar shekara 12 fyaɗe a Yobe

Waɗanda ake zargin sun kai yarinyar wani kango a jeji inda suka keta mata haddi.