Labarai

Labarai

’Yan sanda sun daƙile satar mutane, sun kama wasu 3 a Borno

Jami’an tsaro sun bi bayan ‘yan bindigar, inda suka cafke wasu uku daga cikinsu.

An tara Naira 16 a taron ƙaddamar da littafin IBB

Taron ƙaddamar da littafin, mai suna ‘A Journey in Service’, wanda aka gudanar a Abuja ya tara manyan baƙi daga ciki da wajen Najeriya.

Ba ni da hannu a kisan Dele Giwa — Janar Babangida

Shekara 41 bayan kisan gogaggen ɗan jarida kuma Babban Editan Jaridar Newawatch Dele Giwa ta hanyar wasikar bom, tsohon Shugaban Ƙasa na mulkin soja J

Ɗaliba ta rasu yayin da gini ya rufta a GGTC Potiskum

Lamarin ya faru ne a yayin da ɗaliban ke tsaka da karatu.

An rufe Jami’ar Kogi saboda zanga-zangar ɗalibai

Daliban sun tare babbar ƙofar shiga jami’ar ne tun bayan haɗarin da ya yi sanadin mutuwar ɗaliban jami’ar biyar.