Labarai

Labarai

Hisbah ta rufe gidajen rawa a Katsina

Hukumar ta umarci ɗaukacin masu gidajen rawa da ke gudanar da harkokinsu a cikin dare a faɗin jihar da su rufe

Jami’an tsaron al’umma 6 sun mutu a artabu da ’yan bindiga a Sakkwato

An kashe su bayan sun kai ɗauki a wani ƙauye da ’yan ta’adda suka kai wa hari a Ƙaramar Hukumar Sabon Birni

Real Madrid ta fitar da Man City a Gasar Zakarun Turai

Mbappe ya yi wa Manchester City kaca-kaca ta hanyar zura mata ƙwallaye uku rigis a raga.

Gobara ta ƙone gidaje, dabobbi da kayan abinci a Kano

Gobarar ta tashi ne sakamakon wutar dafa abinci da aka bari ba tare da an kashe ba.

Gwamnatin Gombe ta horar da makiyaya kan sabbin hanyoyin kiwo

Gwamnatin ta ce ta shirya horon ne duba da yadda buƙatar awaki ke ƙaruwa a duniya.