Labarai

Labarai

Gubar harsashi ta jikkata mutane dama a Zamfara

Hotuna da wakilinmu na naɗa sun hasko mutane da dama sun ƙone a ƙafafu da cinya har zuwa mazaunai.

Hajji 2025: Kamfanin Saudiyya zai maka Najeriya a Kotun Duniya

Kamfanin Mashariq Al Dhahabiah Al Mutawazi na kasar Saudiyya ya ba wa Hukumar NAHCON wa’adin kwana 20 ya cika alkawarin yarjejeniyar kwangilar d

Gobara ta yi ajalin uwa da ’ya’yanta a Ondo

Tun tsakar dare gobarar ta tashi amma ana ji ana gani ta rutsa da mutanen uku saboda babu wata hanya da za a iya ceto rayuwarsu.

Mutum biyu sun shiga hannu kan yi wa ’yar shekara 12 fyaɗe a Yobe

Waɗanda ake zargin sun kai yarinyar wani kango a jeji inda suka keta mata haddi.

Yadda na yi wa budurwar da muka haɗu a Facebook gunduwa-gunduwa —Matashi

Ya amsa cewa a Facebook ya haɗu da ita, daga bisani ta ziyarci ɗakinsa, inda ta gamu da ƙarar kwana