Labarai

Labarai

Ku tona asirin ’yan tsubbu —Sarkin Ilori ga malaman addini

Wani ɗan tsubbu mai iƙirarin malumta ya yi wa ɗaliba ’yar ajin ƙarshe a Kwalejin Ilimi ta Jihar Kwara da ake Ilori kisan gilla

Jirgin soji ya kashe fararen hula a Katsina

Mutum shida ’yan gida ɗaya sun mutum bayan jirgin sojin Najeriya ya jefa wa fararen hula bom, shekara biyar bayan irin harin ƙaramar hukumar

IPAC ta amince da sakamakon zaɓen ƙananan hukumomin Katsina

Shugaban ya bayyana gamsuwarsa kan yadda zaɓen ya wakana cikin kwanciyar hankali.

NAFDAC ta gano wajen da ake sabunta magungunan da suka lalalce a Abiya

Hukumar ta bayyana cewa ta kai samame wajen ne tare da haɗin gwiwar jami’an tsaro.

Gwamnatin Yobe Ta Ɗauki Jami’an Kiwon Lafiya 42 Aiki

Gwamnatin Mai Mala Buni ya zuwa yanzu, ta gyara tare da gina sabbin cibiyoyin kiwon lafiya na matakin farko guda 142.