Labarai

Labarai

Masu noman tabar wiwi na barazanar ƙona gidajenmu —Makiyaya

Sun kashe wa makiyaya shanu 12, tare da barazanar ƙona musu gidaje

’Yan Najeriya 52,000 za su sauke farali a 2025

Shugaban hukumar ya ce sun ɗauki matakan da za su daƙile dukkanin matsalolin yayin aikin Hajjin 2025.

An kama likita kan laifin yi wa ’yan bindiga magani a Katsina

Daga cikin majinyatan nasa har da ƙasurmin da ake nema Usman Modi Modi, wanda aka sanar da bada ladar Naira miliyan 50 don nemo shi.

Tirela ta murƙushe ɗaliba har lahira a Bauchi

Makarantar ta tabbatar da rasuwar ɗalibar.

Malaman Firamare sun sake tsunduma yajin aiki kan rashin albashi a Abuja

Shugaban ya ce ba za su janye yajin aiki ba har sai an biya buƙatunsu.