Labarai

Labarai

An yanke hukuncin sare hannun matashi kan sare hannun yaro a Gombe

Lamarin ya faru ne a ranar 12 ga watan Fabrairu, 2022, a garin Moddibo da ke Ƙaramar hukumar Yamaltu Deba, a jihar ta Gombe lokacin wani bikin aure da

Sojoji sun doki ’yan sanda kan kama ‘mai laifi’

An shiga ruɗani bayan da wasu sojoji sun lakaɗa wa wasu ’yan sanda da ke bakin aiki duka a Ƙaramar Hukumar Okpe da ke Jihar Delta.

Miƙa makaman ’yan bindigar Katsina ya bar baya da ƙura

A yayin da wasu ke yabo, wasu na ganin miƙa makaman da ’yan bindigar suka yi ba zai yi tasirin a-zo-a-gani ba.

Zulum ya bai wa sabon Shehun Bama sandar sarauta

Zulum ya ce zai tallafa wa masarautar wajen gyara gine-ginen da Boko Haram suka lalata. 

Hajjin 2025: Ana shirya wa shugaban NAHCON maƙarƙashiya – Musa Iliyasu

Kwankwaso ya ce Pakistan yana da ƙwarewar da zai gudanar da aikin Hajjin 2025 cikin nasara.