Labarai

Labarai

Noman rani ne zai kawar da yunwa a Yankin Tafkin Chadi — Zulum

Kafa manyan gonakin noman rani na buƙatar jajircewa daga gwamnoni.

An yi wa kashi 25 na matan Nijeriya kaciya

An bayyana kaciyar mata a matsayin wani nau’i na cin zarafi da yake da mummunan tasiri ga rayuwar mace.

Garkuwa da Mutane: An kama ɗan shekara 13 a wurin rajistar layin waya

Ba ni da wata masaniyar cewa an yi amfani da layin nawa wajen neman kuɗin fansa.

An harbe ’yan sanda biyu a Yobe

A watan Janairun da ya gabata ne gungun wasu ’yan ta’adda suka harbe DSP Ali Pindar, wani jami’in ɗan sanda da ke ofishin.

Gwamnatin Kano za ta kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Idan har Kano na son ci gaba, dole a bai wa kowane ɗan ƙasa dama don bayar da gudunmawa.