Labarai

Labarai

’Yan gida daya sun yi wa ma’aurata dukan kawo wuka a Kano

Sun yi matar karaya a hannu da kafa tare da yi ma mijinta dukan kawo wuka

’Yan sanda sun ba al’ummar Sheka awa 24 su kawo sunayen ’yan daba

Rundunar ta ba da wannan wa’adin ne bayan matsalar ’yan daba ta ya ƙi ci ta ƙi cinyewa a yankin da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso.

’Yan sanda na neman ’yan bola-jari ruwa a jallo a Abuja 

Hukumar Babban Birnin Tarayya ta haramta sana’ar bola-jari a faɗin birnin.

Katsina ta zama cibiyar haɗin kan ƙabilun ƙasa a Arewa — Gwamna Radda

Wannan muhimmiyar nasara ce ga Jihar Katsina da al’ummar ƙabilun Yarbawa da ke zaune a Jihohin Arewacin ƙasa baki ɗaya.

Yadda rikicin shugabanci ya janyo rufe babban masallacin gari

An taɓa kulle masallacin ne tun a lokacin anobbar Korona, bayan barkewar wani rikici.