Labarai

Labarai

Jirgin Amurka ɗauke da mutum 10 ya ɓace

Jami’an tsaron gaɓar tekun Amurka sun aike da jirgin sama samfurin C-130 domin taimakawa ma’aikatan ƙasa wajen gano jirgin da ya ɓata.

Magungunan Jabu: ’Yan majalisa sun nemi yin hukuncin ɗaurin rai da rai

Majalisar ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kafa dokar ta-ɓaci kan barazanar rarrabawa da sayar da magunguna da kayayyakin abinci na jabu,

’Yan bindiga sun mamaye masallaci da awon gaba da masallata a Sakkwato

’Yan bindigar sun kai farmaki masallacin ne da asubahin ranar Alhamis a yayin da masu ibada ke yin Sallar Subhi da asuba.

Lakurawa sun kashe mutum 1 sun jikkata 6 a Kebbi

Mayaƙan kai sabon hari a yayin da mazauna yankin Hukuma suke tsaka da barci

Yadda bom din Boko Haram ya kashe mutane a hanyar kasuwa a Adamawa

Bama-bamai da mayakan Boko Haram suka binne sun kashe mutane biyu a hanyarsu ta zuwa kasuwa a Jihar Adamawa.