Labarai

Labarai

Shugaban karamar hukuma ya biya wa al’ummarsa kudin wutar lantarki a Katsina

Majalisar karamar Hukumar Jibia a Jihar Katsina ta hada al’ummar yankin da layi na musamman na Kamfanin Samar da Lantarki na Kasa (TCN)

’Yan sanda sun sa dokar hana yawon dare a Gombe

Kakakin rundunar, DSP Buhari Abdullahi ya sanar a ranar Alhamis cewa dokar za ta fara aiki ranar Juma’a, 7 ga Fabrairu, 2025.

An ƙaddamar wa ’yan kasuwa sabon tsarin biyan haraji a Gombe

Hukumar ta ce ta fito da sabbin hanyoyin da za su sauƙaƙa wa ‘yan kasuwa wajen biyan harajinsu.

Malamai sun fara yajin aiki a Ebonyi

Yankunan da yajin akin ya shafa sun haɗa da: Ebonyi, Edda, Ezza South, Ezza North, Ivo, Ishielu da Ƙaramar Hukumar Ohaukwu.

Mutuwar Almajirai: Tinubu ya buƙaci a samar da matakan kare ɗalibai

Aƙalla almajirai 17 ne suka rasu, yayin da wasu bakwai suka jikkata a gobarar.