Labarai

Labarai

An kashe wa ma’aurata ’ya’yansu uku an ɓoye gawarsu a firinji

An tsinci gawarwakin kananan ’ya’yansu uku a boye a cikin wani firinji bayan an yi musu kisan gilla

Zargin Tinubu: Gaskiya Naja’atu ta fada kan Nuhu Ribadu —El-Rufai

El-Rufai ya ce da alama “Nuhu na fama da matsanciyar cutar matuwa,” inda ya kara da cewa akwai rubutattun hujjoji da ke tabbatar da kalama

Kotu ta ɗaure Farfesa shekara 3 kan aikata maguɗin zaɓe

An samu Farfesan da laifin sauya sakamakon zaɓe da kuma yin rantsuwar ƙarya a kotu.

’Yan sanda sun kama baƙin haure 165 a Kebbi

Rundunar ta miƙa su ga Hukumar Shige da Fice ta Ƙasa don gudanar da bincike.

Sarkin Jiwa a Abuja ya yi rashin mahaifiya 

Ta rasu ne a safiyar Lahadi kamar yadda sarkin malamai na masarautar malam Jibrin Yakubu Adam ya tabbatarwa Aminiya.