Labarai

Labarai

Jami’ar ABU da ke Zariya ta yi sabon shugaba

Ya taɓa riƙe muƙamin Darektan Cibiyar Bunƙasa Jami’ar kuma a yanzu shi ne Uban Jami’ar Ilimi ta Tarayya da ke Kano.

Dalilin da Tinubu ya ƙi amincewa da ƙudirin kafa Jami’ar Ilimi a Adamawa

Ƙudirin bai bayyana cewa jami’ar tana da hurumin da za ta riƙa bayar da shaidar karatun digiri ba

Don neman mulki ’yan siyasa ke sukar Tinubu —Gwamnan Kaduna

Uba Sani ya ce, ’yan siyasar da ke kwarzanta Tinubu ne suka koma bakin ganga bayan sun sauka daga mulki

Yau Majalisar za ta ci gaba da aiki kan Dokar Haraji

Masu ruwa da tsaki sun kasa sun tsare domin ganin yadda za ta kaya a Majalisar Dokoki ta Kasa kan dokar mai cike da rudani

Kotu ta tsige Ohinoyi na Ƙasar Ebira

Kotu ta tsige Alhaji Ahmed Muhammed, shekara guda bayan fara aiki a matsayin Ohinoyi na Ƙasa Ebira.