Kotu ta yanke wa mutum 5 hukuncin rataya a Kano
Sun bi dattijuwa ’yar shekara 67 gona ɗauke da makamai suka yi mata kisan gilla
Labarai
Sun bi dattijuwa ’yar shekara 67 gona ɗauke da makamai suka yi mata kisan gilla
EU ta buga misali da cibiyar koyar da sana’o’i ta Muna da ke horar da matasa musamman waɗanda rikicin Boko Haram ya shafa na tsawon shekaru goma.
Ya kammala balaguronsa a kan keken daga Legas zuwa Maiduguri a cikin kwanaki 8 kacal.
Alawar tana kama da cakulet, amma a cikinta an sanya abin da ke bugarwa, kuma yawanci an fi sayarwa a makarantu.
Kotu ta ba da umarnin tsare tsohon Shugaban Hukumar Inshorar Lafiya ta Kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje.