Labarai

Labarai

Kotu ta yanke wa mutum 5 hukuncin rataya a Kano

Sun bi dattijuwa ’yar shekara 67 gona ɗauke da makamai suka yi mata kisan gilla

EU ta yaba wa Gwamna Zulum kan farfaɗo da Jihar Borno

EU ta buga misali da cibiyar koyar da sana’o’i ta Muna da ke horar da matasa musamman waɗanda rikicin Boko Haram ya shafa na tsawon shekaru goma.

Ya je Maiduguri daga Legas a kan keke

Ya kammala balaguronsa a kan keken daga Legas zuwa Maiduguri a cikin kwanaki 8 kacal.

Alawar yara mai sanya maye ta shiga gari —NDLEA

Alawar tana kama da cakulet, amma a cikinta an sanya abin da ke bugarwa, kuma yawanci an fi sayarwa a makarantu.

NHIS: Kotu ta tsare Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje

Kotu ta ba da umarnin tsare tsohon Shugaban Hukumar Inshorar Lafiya ta Kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje.