Labarai

Labarai

Zazzabin Lassa ya kashe mutum biyu a Filato

Kwamishinan Lafiya na Jihar Filato, Dakta Cletus Shurkuk, ya sanar cewa mutum na uku da ya kamu da cutar yana samun kulawa a asibiti.

Gwamnatin Najeriya za ta sake ƙara kuɗin lantarki

Batun karin na zuwa ne bayan a bara gwamnatin ta yi ninka kudin wuta sau uku ga kwastomomi da ke amfani da Band A.

Hajjin 2023: An dawo wa mahajjata 3,000 kuɗaɗensu a Kaduna

Hukumar ta ce duk wanda bai ga kuɗinsa, ya tuntuɓi jami’an rajistar ƙaramar hukumarsa don ƙarin bayani.

’Yan sanda sun ceto mutum 23 da aka sace a Kaduna

Rundunar ta ce za ta ci gaba da yaƙi da ta’addanci a faɗin jihar.

Asibitin Malam Aminu Kano ya hana motoci masu baƙin gilas shiga harabarsa

Hakan zai rage yawaitar shigar miyagun mutane cikin asibitin.