Labarai

Labarai

Mahaifin ma’aikacin Aminiya ya rasu

Shi ne mutum na farko ɗan asalin Jihar Katsina da ya samu muƙamin Farfesa a fannin harshen Larabci.

Majalisar Matasa ta Ƙasa ta goyi bayan taron Kur’ani

Malaman da ba sa goyon bayan wannan taro su sani cewa, “wannan ba taron siyasa ba ne.”

Yadda ake wasan ɓuya tsakanin ’yan gudun hijira da jami’an tsaro a Abuja

Iyalai da dama da ’yan fashin daji suka raba su da matsugunansu a wasu jihohin Arewa-maso-Yamma da Arewa-maso-Gabas sannan daga bisani kuma aka kore s

Yadda Khalifan Sheikh Ibrahim Inyass ya yi wa Tinubu addu’ar nasara

Khalifan Sheikh Ibrahim Inyass kuma ɗansa, Sheikh Mahi ya ba wa Tinubu tabbacin sanun goyon bayan mabiya ɗarikar

Gwamna Buni ya zama Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Tafkin Chadi

An zaɓi Gwamna Buni ne a ranar Juma’a a ƙarshen taron ƙungiyar gwamnonin tafkin Chadi karo na 5 da aka gudanar a Maiduguri.