Labarai

Labarai

Hisbah ta kama masoya kan yin aure ba tare da amincewar iyayensu ba

Hukumar ta ce ba za ta yarda irin waɗannan al’amura su ci gaba da faruwa a jihar ba.

Masu ɗibar fetur daga tankar da ta faɗi sun kai wa jami’an kashe gobara hari

Masu ɗibar man fetur daga wata tankar mai da ta faɗi sun kai wa jami’an kashe gobara da ke hana su farmaki.

Jirage sun yi karo a sararin samaniya a Amurka

An zaƙulo gawarwakin mutane 19 bayan wasu jirage biyu sun yi karo a sararin samaniya a ƙasar Amurka.

Kungiyar NLC ta kira zanga-zanga kan ƙarin kuɗin waya

Kungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC) ta kira zanga-zangar adawa da ƙarin data da kiran waya a Najeriya.

Wata uku uami’o’i ba su da wutar lantarki —SSANU

Kungiyar Ma’aikatan Jami’o’i ta Najeriya (SSANU) ta ce babu jami’a guda ɗaya mallakin gwamanti da ke iya biyan kuɗin wutar lantarkin