Labarai

Labarai

Sojoji sun ƙwato tarin makamai a Zamfara

An gano makamai da dama da suka haɗa da bindigar AK-47 guda tara da harsasai daban-daban.

Gaskiyar batun kama Bello Turji —Sojoji

Hedikwatar Tsaro ta Nijeriya ta yi tsokaci a kan gaskiyar labarin da ke cewa sojojinta sun kama ƙasurgumin ɗan ta’adda, Bello Turji

Kotu ta hana ’yan sanda sake taɓa Muhuyi Rimingado 

Babban Kotun Jihar Kano ta rundunar ’yan sanda sake kamawa, gayyata ko tsare Shugaban Hukumar Yaƙi da Rashawa da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta Jihar Jihar K

Hadi Sirika ya ba wa kamfanin da bai cancanta ba kwangilar N2.8bn —Shaida

Kamfanin da bai cancanta ba da aka ba wa aikin gyaran filin jirgin Katsina a kan Naira biliyan 2.8 na da alaƙa da ƙanin tsohon minista

Ɗan shekara 30 ya mutu a kududdufi a Kano

Mutumin da ajali ya katsewa hanzari ya je ɗebo wa mahaifinsa ruwa a kududdufin.