An kashe Basarake, matarsa da mutum 3 a Benuwe
Harin ya faru ne a daren ranar Alhamis, inda maharan suka isa kan babura biyu, suka far wa gidan Basaraken tare da buɗe masa wuta shi da iyalansa.
Labarai
Harin ya faru ne a daren ranar Alhamis, inda maharan suka isa kan babura biyu, suka far wa gidan Basaraken tare da buɗe masa wuta shi da iyalansa.
Matakin ya biyo bayan amincewa da rahoton Kwamitin Asusun Jama’a na Majalisar, wanda ya gudanar da cikakken bincike kan bayanan kuɗi na ma’aikatu
Sojoji sun kama mutanen ne a yayin da suke tsaka da aikin ƙera manyan bindigogi ƙirar AK-47 da G3 a yankin Ƙaramar Hukumar Lantang da ke Jihar Filato
Mataimakin gwamnan ya ce an yi wannan shirin ne don kusantar da mutane ga Allah.
Mai shari’a Blessing Egwu ce, ta yanke hukuncin ne a ranar Laraba.