Labarai

Labarai

’Yan majalisa sun nemi cin hancin N480m kafin amincewa da kasafin jami’o’i —Bincike

Suna barazanar bincike da kuma watsi da kasafin duk shugaban jami’an da ya ƙi ba su cin hanci a wurin kare kasafin kuɗin makarantar

Boko Haram ta kashe sojoji 22 da mayaƙan JTF a Borno

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram 70 da manyan kwamandojinsu a arangamar da aka yi a sansanin Mai Saleh da ke tsakanin jihohin Borno da Yobe

An gurfanar da masoyan da suka kai wa malami hari a Kano

Dukkaninsu sun musanta tuhume-tuhumen da ake musu, wanda hakan ya sa aka ɗage shari’ar.

Kotu ta ɗaure matashi shekara 2 kan satar wayoyi a Kano

Matashin ya amsa laifukan da ake tuhumarsa da su.

Bello Turji na neman miƙa wuya ga sojoji —Janar Musa

Janar Christopher Musa ya ce bayan halaka mataimakin Bello Turji da wasu manyan kwamandojinsa da sojoji suka, dan ta’addan ya far neman yadda zai miƙa