Hisbah ta kama ’yan mata 16 da ake safarar su a Kano
Duk ’yan matan Hausawa ne za a kai su Legas inda daga nan za a yi safar su zuwa kasashen waje, in ji Hukumar Hisbah
Labarai
Duk ’yan matan Hausawa ne za a kai su Legas inda daga nan za a yi safar su zuwa kasashen waje, in ji Hukumar Hisbah
Sau biyu gobara ta tashi a kasuwar a ranar Laraba, inda ta biyun ta cinye shagunan wucin gadi kimanin 500
Faɗuwar tankar man ke da wuya ta kama da wuta, inda daga bisani ta yi bindiga ta ƙone direbanta ƙurmus har lahira a cikinta.
Ɗaruruwan matasa ne suka yi tururuwa suna yunƙurin ɗibar fetur bayan faɗuwar tankar a kusa da Shatatetalen Mil 6 da ke Jihar Taraba, amma jami’a
Gwamnatin Sakkwato ta gargaɗi al’ummar jihar cewa su yi hattara da ’yan bindiga da ke tserewa a sakamakon tsananta ragargazar da sojoji suka tsananta