Labarai

Labarai

NLC ta yi watsi da ƙara kuɗin kiran waya da data

NLC ta soki ƙarin wanda ta ce zai ƙara jefa ‘yan Najeriya cikin talauci.

DSS ta gurfanar da Mahdi Shehu kan zargin ta’addanci

A baya an taɓa kama Mahdi Shehu kan yaɗa bayanan ƙarya a shafukan sada zumunta.

Harin ’Yan Fashi: Buni ya jajanta wa ’yan kasuwar Ngalda

Gwamnan ya buƙaci jami’an tsaro da su tabbatar an gano waɗanda suka kai harin.

Hisbah ta kama mutum 8 kan shirya zaɓen masu ƙwazon jima’i a Sakkwato

Hukumar Hisbah ta cafke wasu mutum takwas da ake zargi da shirya zaɓen gano waɗanda suka fi kowa ƙwazon jima’i a Jihar Sakkwato. Bayanai sun ce an gud

An tsinci gawar magidanci a rijiya a Kano

Hukumar Kashe Gobara ta Kano ta ciro gawar wani mutum mai shekaru kimanin 45 a cikin rijiya a garin Babawa da ke ƙaramar hukumar Gezawa. Kakakin rundu