Labarai

Labarai

’Yan fashi sun hallaka mutum 7 a harin Kasuwar Ngalda da ke Yobe

An kama jagoran ‘yan fashin, Datti Alhaji Dadji, wanda mazaunin garin Ngaldan ne.

Cutar Anthrax ta ɓarke a Zamfara

Anthrax tana kama mutane musamman idan sun yi mu’amala da dabbobin da ke ɗauke da cutar ko kuma suka sha abin da dabbobin ke samarwa.

Faston da ke yi wa ’yarsa fyaɗe tsawon shekaru ya shiga hannu

An kama wasu mata biyu a ƙananan hukumomin Essien Udim da Nsit Ubium kan zargin safarar ƙananan yara.

Ƙungiya ta buƙaci rage harajin cinikayya saboda ƙuncin rayuwa

CNG ta yi alkawarin ci gaba da gwagwarmayar neman gyaran dokokin haraji.

Rayuwar Abba Hikima da Hamdiyya na cikin haɗari — Amnesty

Dole lauyanta sai da ya nemi kariyar ’yan sanda a zaman kotun da aka yi na ƙarshe saboda fargabar da suke ciki.