’Yan fashi sun hallaka mutum 7 a harin Kasuwar Ngalda da ke Yobe
An kama jagoran ‘yan fashin, Datti Alhaji Dadji, wanda mazaunin garin Ngaldan ne.
Labarai
An kama jagoran ‘yan fashin, Datti Alhaji Dadji, wanda mazaunin garin Ngaldan ne.
Anthrax tana kama mutane musamman idan sun yi mu’amala da dabbobin da ke ɗauke da cutar ko kuma suka sha abin da dabbobin ke samarwa.
An kama wasu mata biyu a ƙananan hukumomin Essien Udim da Nsit Ubium kan zargin safarar ƙananan yara.
CNG ta yi alkawarin ci gaba da gwagwarmayar neman gyaran dokokin haraji.
Dole lauyanta sai da ya nemi kariyar ’yan sanda a zaman kotun da aka yi na ƙarshe saboda fargabar da suke ciki.