DSS ta kama ’yan Boko Haram 10 a Osun
Mutanen da ke hannu ana zargin mambobin ƙungiyar ta’adda ta Boko Haram ne da kuma na takwararta, ISWAP.
Labarai
Mutanen da ke hannu ana zargin mambobin ƙungiyar ta’adda ta Boko Haram ne da kuma na takwararta, ISWAP.
Nijeriya ta kasance ƙasa ta tara da ta ƙulla hulɗa da ƙungiyar BRICS bayan Belarus, Bolivia, Cuba, Kazakhstan, Malaysia, Thailand, Uganda da Uzbekista
Media Trust ya ziyarci Kwamishinan Yaɗa Labarai na Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, a ofishinsa ranar Juma’a.
“Alƙalai uku aka kai wa harin, biyu daga cikinsu sun yi shahada, na ukunsu kuma ya samu rauni. Maharin kuma ya kashe kansa.”
Ganin jami’an EFCC ke da wuya sa ’Yan Yahoo ɗin suka buɗe musu wuta, suka kashe wani mai muƙamin Mataimakin Sufurtanda, suka jikkata wani da rau