Labarai

Labarai

2027: Sardaunan Gombe ya ayyana takarar gwamna a APC

Ya bayyana cewa manufarsa ita ce haɗa kai da jama’a domin bunƙasa tattalin arzikin jihar.

’Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun jikkata 2 a Kaduna

Mazauna yankin sun nemi hukumomin tsaro su dauki matakin gaggawa kan hare-haren.

Gwamnatin Gombe ta amince ta fara biyan mafi karancin albashi

Gwamnan jihar ya jaddada cewa jin daɗin ma’aikata na daga cikin manyan manufofin gwamnatinsa.

Hajjin 2026: Gwamnatin Jigawa ta kammala shirye-shirye, an gargadi maniyyata kan bin dokoki

Ana sa ran fara jigilar maniyyata zuwa ƙasar Saudiyya cikin makonni masu zuwa.

Mutum 19 sun rasu a hatsarin mota a Edo da Taraba

An binne wasu da suka rasu, yayin da aka kai gawarwakin ragowar zuwa asibiti.