Labarai

Labarai

Farashin kayan abinci ya faɗi warwas a Neja

Manoman da ’yan kasuwa sun bayyana cewa faɗuwar farashi na barazana ga rayuwarsu duk da cewa ’yan Najeriya sun bayyana farin cikinsu game da hakan

Dalilin da tattalin arzikin Nijeriya zai haɓaka a shekarar nan — Bankin Duniya

Tattalin arzikin Nijeriya zai bunƙasa sakamakon sauye-sauyen da Gwamnatin Tarayyar kasar ke aiwatarwa.

Kuɗin Kwangila: Dalilin da na mayar wa Gwamnatin Kano rarar N100m — Kwamishina

Kwamishinan Ƙananan Hukumomi da Harkokin Masarautu na Jihar Kano, Alhaji Tajo Othman, ya bayyana dalilin da mayar da rarar kuɗin kwangila har naira mi

An kama matashin da ya kashe yayansa da wuƙa a Kebbi

Wani matashi mai shekara 25 mai suna Yunusa Haruna ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda da laifin daɓa wa yayansa wuƙa har lahira a ƙauyen Bakin Turu da

Harin jirgin soji a Zamfara: Ya kamata a biya mu diyya —Iyalai

Iyalan fararen hula da harin jirgin soji ya rutsa da su bisa kuskure a kananan hukumomin Maradun da Zurmi a Jihar Zamfara sun bukaci gwamnati ta biya