Za a biya ’yan Najeriya miliyan 70 tallafin N75,000 don rage talauci
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta biya ’yan Najeriya dubu saba’in Naira 75,000 kowannensu domin rage musu raɗaɗin tsadar rayuwa.
Labarai
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta biya ’yan Najeriya dubu saba’in Naira 75,000 kowannensu domin rage musu raɗaɗin tsadar rayuwa.
Maniyyatan Arewa za su biyan Naira miliyan 8.3 zuwa 8.3, maniyyatan Kudu kuma Naira miliyan 8.7.
An yi jana’izar mutane 86, wasu 43 na kwance a asibiti bayan fashewar tankar man fetur a Dikko Junction da ke kan babban titin Kaduna zuwa Abuja
Kwamandan ya ce za a gurfanar da waɗanda ake zargi a kotu.
Rundunar ta ce za ta gurfanar da waɗanda ake zargi a kotu, da zarar ta kammala bincike.