Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun harbi likita, sun sace mutum 5 a asibiti a Katsina

Wannan shi ne karo na uku da mahara ke kai wa asibitoci hari a jihar.

Manoma 7 sun rasu a hatsarin mota a Minna

FRSC ta tabbatar da faruwar hatsarin.

Mayaƙan Lakurawa 3 sun shiga hannu kan bayar da cin hancin N1.6m

Rundunar ta jaddada aniyarta na ci gaba da yaƙi da aikata laifuka a jihar.

Jami’ar Jihar Gombe ta rantsar da sabbin likitoci 56

Jami’ar ta buƙaci sabbin likitocin da su zama jakadu nagari.

MDD za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da taimakon ’yan Najeriya — Amina Mohammed

Mataimakiyar Sakatare-Janar ta MƊD, Amina Mohammed, ta kammala ziyarar aiki a Najeriya