Gwamnan Bauchi ya bai wa ɗalibai 4 da suka yi bajinta a JAMB kyautar N4m
Gwamnan ya ce an bai wa ɗaliban kyautar ne domin ƙara musu ƙwarin gwiwa a harkar karatunsu.
Labarai
Gwamnan ya ce an bai wa ɗaliban kyautar ne domin ƙara musu ƙwarin gwiwa a harkar karatunsu.
An kama sojan ne a tashar mota lokacin da yake ƙoƙarin safarar makaman.
Ana fargabar yiwuwar karin farashin man fetur a Najeriya bayan manyan masu dafo-dafon mai sun yi wa manyan dilllalai karin kudi
Gwamnatin Tarayya sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale Jihar Kano.
Hukumomin lafiya na duniya ne suka sanya kuɗaɗen a asusun gwamnatin jihar Katsina, amma jami’an da ake zargin suka yi sama da faɗi da su.