Labarai

Labarai

Gwamnan Bauchi ya bai wa ɗalibai 4 da suka yi bajinta a JAMB kyautar N4m

Gwamnan ya ce an bai wa ɗaliban kyautar ne domin ƙara musu ƙwarin gwiwa a harkar karatunsu.

An kama soja kan safarar alburusai a Borno

An kama sojan ne a tashar mota lokacin da yake ƙoƙarin safarar makaman.

Masu dakon man fetur sun ƙara farashi

Ana fargabar yiwuwar karin farashin man fetur a Najeriya bayan manyan masu dafo-dafon mai sun yi wa manyan dilllalai karin kudi

Cutar murar tsuntsaye ta ɓulla a Kano

Gwamnatin Tarayya sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale Jihar Kano.

EFCC ta kama jami’an Gwamnatin Katsina kan sace tallafin N1.3b

Hukumomin lafiya na duniya ne suka sanya kuɗaɗen a asusun gwamnatin jihar Katsina, amma jami’an da ake zargin suka yi sama da faɗi da su.