Labarai

Labarai

Hajjin 2025: An sanar da kamfanonin da za su yi jigilar maniyyata

Hukumar NAHCON ta bayyaan sunayen kamfanoni hudu da ta sahale wa aikin jigilar alhazan Najeriya a aikin Hajjin shekarar 2025 da ke tafe.

Yadda muka kashe manyan yaran Bello Turji —Sojoji

Bello Turji ya yi garkuwa da mutane suna taka da sallar Isha a cikin masallaci a Jihar Zamfara

Mahara sun kashe mutum 9 sun jikkata wasu a Nasarawa

Wasu ’yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun harbe mutum tara har lahira tare da jikkata wasu da dama a Ƙaramar Hukumar Karu ta Jihar Nasarawa.

Aikin titin tiriliyan 16 ya yi layar zana a kasafin 2025

A watan Mayu ake sa ran a buɗe yankin katafaren titin da ya tashi daga Sakkwato zuwa Badagry

Matashi ya shiga hannu kan safarar tabar wiwi

Rundunar ta ja hankali iyaye da suke sanya idanu kan ayyukan da yaransu ke yi.