Labarai

Labarai

Ba zan taɓa cin amanar iyalin Buhari ba — Radda

Gwamnan ya ja hankalin ɗan marigayin da ya yi ƙoƙarin gina sunansa a fagen siyasa.

Farashin kwaroron roba zai tashi saboda yaƙin Amurka da Iran — Kamfani

Karex da ke ƙasar Malaysia na samar da sama da kwaroron roba biliyan biyar a duk shekara.

Ma’aikaci ya rasu a hanyarsa ta zuwa aiki a Abuja

An tabbatar da rasuwar ma’aikacin bayan kai shi Asibitin Koyarwa na Gwagwalada.

Majalisar Kano ta kafa kwamitin tantance Murtala Garo a matsayin Gataimakin Gwamna

Ana sa ran kwamitin zai gayyaci Garo domin tantance shi, domin gabatar da rahoto ga zauren majalisar a ranar Litinin.

Ministan Wutar Lantarki ya yi murabus

Adelabu ya sanar da Shugaban Kasa Bola Tinubu, game da burinsa na tsayawa takarar gwamna a wata ganawa da suka yi a ranar Talata