NAPTIP ta ceto mutum 285, ta kama masu safarar mutane 22 a 2024 a Kano
Hukumar ta ce ta gurfanar da mutum 15, waɗanda aka yanke wa hukunci bayan samun su da laifi.
Labarai
Hukumar ta ce ta gurfanar da mutum 15, waɗanda aka yanke wa hukunci bayan samun su da laifi.
Wani mazaunin unguwar ya shaida wa Aminiya cewa, wanda aka fara harba ɗan tsohon shugaban ƙungiyar ‘yan banga ne.
Gwamna Zulum ya buƙaci sojoji su ƙara zage damtse wajen ganin sun kawar da ragowar mayaƙan Boko Haram a faɗin yankin tafkin Chadi.
’Yan Boko Haram sama da 120,000 sun miƙa wuya, galibinsu kuma an same su da kuɗaɗen manyan ƙasashen duniya. Ta ina suke samun kuɗaɗen, wa ke ba su hor
Bankin Ƙasar China ya amince da bayar da Dala miliyan 254.76 domin kammala aikin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Kaduna.