Kwamishina ya rasu bayan fitowa daga taro da Gwamnan Kuros Riba
Ana tsaka da taron majalisar zartarwa ajali ya kira Abubakar Ewa, wanda shi ne Kwamishinan Yawon Buɗe Ido da Raya Al’adu na Jihar
Labarai
Ana tsaka da taron majalisar zartarwa ajali ya kira Abubakar Ewa, wanda shi ne Kwamishinan Yawon Buɗe Ido da Raya Al’adu na Jihar
Gwamnan ya yaba da ƙoƙarin gwamnan jihar Anambra tare da matarsa da rundunan ’yan sandan jihohin biyu wajen ƙwato yaran da aka sace.
A ranar Laraba ne mayaƙan Boko Haram suka sheka lahira bayan sun kai hari Fadar Shugaban Ƙasa Chadi da ke birnin N’Djamena
Gwamnan jihar ya ce wannan tallafi na da nufin rage wa waɗanda lamarin ya shafa raɗaɗi.
Rundunar ta gargaɗi jama’a da su zama masu kula da mutanen da ke nuna suna son taimakonsu.