Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sake sace mutum 46 a Zamfara

Hare-haren ‘yan bindiga na ci gaba da kawo koma baya ga harkokin noma da kasuwanci a yankin.

Kotu ta bayar da umarnin bai wa Hamdiyya tsaro

Lauyan ya yi wannan roƙo ne bayan da ya ce rayuwar matashiyar na cikin hatsari.

Radda ya yi wa Kwamishinoni sauyin ma’aikatu a Katsina

Gwamnatin ya yi sauye-sauyen ne da nufin inganta ayyukan gwamnatinsa.

Abba ya nemi Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗin Hajjin 2025

Gwamnan ya jinjina wa Ƙasar Saudiyya bisa dawo wa alhazan kuɗaɗensu.

Zulum ya amince da sauya sunan Jami’ar Borno zuwa Jami’ar Kashim Ibrahim

Gwamnan ya amince da sauya sunan Jami’ar bayan zaman majalisar zartarwa ta jihar.