An ceto mutum 36 da aka yi garkuwa da su a Sakkwato
Jami’an tsaro sun ceto wasu mutane 36 da aka yi garkuwa da su daga hannun ’yan ta’adda a Jihar Sakkwato.
Labarai
Jami’an tsaro sun ceto wasu mutane 36 da aka yi garkuwa da su daga hannun ’yan ta’adda a Jihar Sakkwato.
Gwamnan ya yi alƙawarin cews kafin wa’adinsa ya ƙare zai biya sauran ma’aikata haƙƙinsa.
Gwamnan ya ce dole ne sabbin hadiman su haɗa kai don ciyar da jihar gaba.
Gwamnan ya gode wa Majalisar Dokokin jihar kan amincewa da kasafin kuɗin cikin gaggawa.
Jami’ar Bayero ta Kano (BUK) ta daga darajar wani malaminta tare da matarsa zuwa matsayin farfesa a lokaci guda.