Labarai

Labarai

An ceto mutum 36 da aka yi garkuwa da su a Sakkwato

Jami’an tsaro sun ceto wasu mutane 36 da aka yi garkuwa da su daga hannun ’yan ta’adda a Jihar Sakkwato.

Tsofaffin ma’aikatan Gombe 2,204 sun karɓi giratuti N4.2bn

Gwamnan ya yi alƙawarin cews kafin wa’adinsa ya ƙare zai biya sauran ma’aikata haƙƙinsa.

Abba ya buƙaci sabbin Kwamishinoni su cika muradun Kanawa

Gwamnan ya ce dole ne sabbin hadiman su haɗa kai don ciyar da jihar gaba.

Zulum ya sanya hannu kan kasafin 2025 na N615.8bn

Gwamnan ya gode wa Majalisar Dokokin jihar kan amincewa da kasafin kuɗin cikin gaggawa.

Miji da mata sun zama Farfesa a tare a BUK

Jami’ar Bayero ta Kano (BUK) ta daga darajar wani malaminta tare da matarsa zuwa matsayin farfesa a lokaci guda.