Labarai

Labarai

Sojoji sun hallaka ƙasurgumin ɗan bindiga, Sani Rusu a Zamfara

Dakarun sun hallaka ‘yan ta’adda da dama tare da raunata wasu.

Tukunyar iskar gas ta jikkata mai juna biyu da ’ya’yanta 4 da ma’aurata

Akalla mutum 20 ne suka jikkata, ciki har da wata mace mai juna biyu da ’ya’yanta hudu da wasu ma’aurata bayan fashewar tukunyar iskar gas a gar

Saudiyya ta sako matan Najeriya da ta tsare kan safarar kwayoyi

Saudiyya ta wanke tare da sallamar mata ’yan Najeriya da ta tsare su a lokacin aikin Hajjin 2024 kan zargin safarar hodar iblis

Mutum 4 sun mutu, bankuna sun ƙone a gobarar tankar mai

Mutum huɗu sun mutu, bankuna sun ƙone tare da wasu gine-gine bayan gobarar wata tankar mai a yankin Agbor da ke Ƙaramar Hukumar Ika ta Kudu da ke Jiha

Faɗa da Buratai: Matan ’yan Shi’a sun yi zanga-zanga a Kaduna

Matan ’yan Shi’an da suka mutu a faɗa da sojoji a Zariya a lokacin Buratai sun bayyana cewa suna cikin ƙuncin rayuwa a tsawon shekarun da suka yi bay