Labarai

Labarai

Kwamishina ya yi murabus bayan sauya masa ma’aikata a Kano

Kwamishinan, ya ajiye aikinsa makonni bayan sauya masa ma’aikata da gwamnan ya yi.

Gwamnatin Gombe ta ɗauki matakan magance matsalar bahaya a fili

Hukumar ta ƙudiri aniyar yaƙi da yin bahaya a fili a jihar.

’Yan sanda sun kama matar da ta jefar da jaririnta a gefen hanya

Rundunar ta gurfanar da matar a gaban kotu kan karya dokar kare haƙƙin yara ta 2003.

Gwamnatin Kano ta sanar da ranakun komawa makarantu

An tanadi hukunci ga ɗaliban da suka gaza komawa makarantunsu a kan lokaci.

Matashi ya shiga hannu kan sace yaro ɗan shekara 2 a Kano

Matashin ya ɓoye yaron a wani gida da ke unguwar Dorayi, sannan ya nemi miliyan 50 a matsayin kuɗin fansa.