Labarai

Labarai

Mun kawar da dubban ’yan bindiga daga dazukan Bauchi — Gwamna Bala

Sojoji sun mamaye sansanonin ’yan bindigar, sannan jiragen yaki suka yi musu ruwan bama-bamai da ya hallaka ’yan bindiga da dama tare da lalata sansan

Mata sun rushe shingen binciken sojoji a Filato

Amma masu zanga-zangar sun ce sun dauki matakin kona shi ne saboda sun gaji da yawan hare-haren da ake kai musu ba tare da sun samu kariya ba.

An ci zarafin yara 205 a Gombe a wata 10

Alƙaluman na nuni da yadda matsalar ke ƙara kamari a jihar, musamman a tsakanin yara, tare da buƙatar ƙara ƙaimi wajen daƙile ta

Abba ya zaɓi Murtala Sule Garo a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano

An samu gurbin ne bayan murabus ɗin da tsohon Mataimakin Gwamna, Kwamared Abdussalam Gwarzo, ya yi a ranar 27 ga Maris, 2026

An samu sabuwar bullar Cutar COVID-19 a Kuros Riba

An samu sabuwar bullar cutar COVID-19 a Jihar Kuros Riba bayan shafe shekaru uku da rashin samun bullarta a Najeriya.