Dalilin da Yar’Adua ya soke cefanar da matatun mai da Obasanjo ya yi
Farashin da Obasanjo ya yi gwanjon matatun man Kaduna da Fatakwal bai kai kashi hudu na darajar kuɗinsu ba, kamar yadda Femi Falana ya bayyana
Labarai
Farashin da Obasanjo ya yi gwanjon matatun man Kaduna da Fatakwal bai kai kashi hudu na darajar kuɗinsu ba, kamar yadda Femi Falana ya bayyana
Wata amarya ta halaka angonta ta hanyar sanya masa guba abinci, a yayin da suke tsaka da cin angonci sannan ta tsere a Kano
Rahotanni na bayyana cewa, wasu na ganin rushe hadiman Gwamnan zai yi tasiri sosai wajen gudanar da harkokin mulki da aiwatar da manufofin jihar.
Mazauna yankin sun ce rikicin ya afku ne a ranar Juma’a a Unguwar Gululu, inda manoman suka zargi makiyayan da yin sata a cikin shaguna.
Waɗanda aka tsare 13 an zarge su da laifuffuka da suka haɗa da cin zarafi, fashi da kuma sata.