Labarai

Labarai

Dalilin da Yar’Adua ya soke cefanar da matatun mai da Obasanjo ya yi

Farashin da Obasanjo ya yi gwanjon matatun man Kaduna da Fatakwal bai kai kashi hudu na darajar kuɗinsu ba, kamar yadda Femi Falana ya bayyana

Amarya ta kashe angonta da guba a Kano

Wata amarya ta halaka angonta ta hanyar sanya masa guba abinci, a yayin da suke tsaka da cin angonci sannan ta tsere a Kano

Gwamnan Nasarawa ya kori Sakataren Gwamnatin jihar da wasu

Rahotanni na bayyana cewa, wasu na ganin rushe hadiman Gwamnan zai yi tasiri sosai wajen gudanar da harkokin mulki da aiwatar da manufofin jihar.

Mutum ɗaya ya mutu a rikicin manoma da makiyaya a Jigawa

Mazauna yankin sun ce rikicin ya afku ne a ranar Juma’a a Unguwar Gululu, inda manoman suka zargi makiyayan da yin sata a cikin shaguna.

Ɗan Sanda cikin maye ya saki masu laifi 13 don murnar sabuwar shekara

Waɗanda aka tsare 13 an zarge su da laifuffuka da suka haɗa da cin zarafi, fashi da kuma sata.