Labarai

Labarai

Sanatan Kaduna ya tsallake rijiya da baya

Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Usman Adamu, ya tsallake rijiya da baya a wani hari da ’yan ina-da-kisa suka kai masa.

An ɗaure shi a kurkuku kan damfarar tsohuwar matarsa

Kotun Musulunci ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗaurin wata biyu kan damfarar tsohuwar matarsa.

Sansanin sojin Faransa: Kotu ta tura Mahadi Shehu kurkuku

Kotu ta tura Mahadi Shehu zuwa gidan yari saboda zargin Tinubu da ba wa Faransa izinin kafa sansanin soji a Arewacin Najeriya

’Yan bindiga sun kashe ƙaramar yarinya da wasu mutum 2 a Kaduna

Har yanzu dai babu wata sanarwa a hukumance game da harin

KCSF ta nemi a kafa hukumar kula da nakasassu a Kano

Ƙungiyar ta ce kafa irin wannan hukuma zai taimaka wajen kare haƙƙin nakasassu a jihar.