Sanatan Kaduna ya tsallake rijiya da baya
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Usman Adamu, ya tsallake rijiya da baya a wani hari da ’yan ina-da-kisa suka kai masa.
Labarai
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Usman Adamu, ya tsallake rijiya da baya a wani hari da ’yan ina-da-kisa suka kai masa.
Kotun Musulunci ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗaurin wata biyu kan damfarar tsohuwar matarsa.
Kotu ta tura Mahadi Shehu zuwa gidan yari saboda zargin Tinubu da ba wa Faransa izinin kafa sansanin soji a Arewacin Najeriya
Har yanzu dai babu wata sanarwa a hukumance game da harin
Ƙungiyar ta ce kafa irin wannan hukuma zai taimaka wajen kare haƙƙin nakasassu a jihar.